Hausa Online

Some ideas for learning Hausa (and other less commonly taught languages) using the Internet

Hausa letters to Radio Deutsche Welle

Posted by hausaonline on Tuesday, November 7, 2006

Recently I found that Hausa letters to the Hausa section of Radio Deutsche Welle provide very nice reading material for intermediate Hausa learners. In these letters, readers ask curious questions like the following: Wace mace ce ta fi kud’i a Duniya? (Who is the richest woman in the world?) or Wace Teku ce mafi girma a wannan Duniya tamu? (Which is the deepest ocean in the world?) These questions are then answered by one of the Hausa staff.

You can find all the questions sent to Radio Deutsche Welle and the answers given by their staff in the section called Amsoshin takardunku.

Here is a list of the topics dealt with in these letters in the last months:

23 Responses to “Hausa letters to Radio Deutsche Welle”

  1. Souleymane Mal Housseini said

    Gaisuwa mai yawa tare da fatan alheri ga dukkan ma aikatan sashen hausa da radio deutsche welle. Bayan dubun gaisuwa da fatan alheri ina fatan kuna lafia kamar yadda muke anan lafiya. Na rubuto wannan wasika don jin dadi shirye shiryen da yadda kuke budewa duniya kai. Allah ya kara zumumci. Inaso kuma kuaiko min saraba masu sauraro da kuma hotuna mai aikatan sashen hausa.
    SOULEYMANOU MAL HOUSSEINI BP 11 GUIDER NORD CAMEROUN.

  2. Nazeef s Mohammed said

    Assalam! inafatan duk ma’aikatan shahin Hausa ta muryar radiyon Jamus suna lafiya.Atakaice shiryeshiryenku na kaitardani kwarai da gaske.sai ince, Allah yakaramuku basira, fahinta, hakuri da jumriya. amin! Dan Allah ina bukatan ku aikomini da tarin shararren mawakinnan Alh. Musa Dankwairo. N gode! Nazeef s. Mohammed, shashin fullanci muryan Najeriya Lagos.

  3. useibert said

    @Souleymane + Nazeef:

    Sorry, this isn’t “Muryar Jamus”. Please read the following post:
    http://hausaonline.wordpress.com/2007/11/07/sorry-this-isnt-deutsche-welle/
    There, you will find their correct address.

  4. Moussa said

    je vous serais très reconnaissant si vous m’inscriviez sur la liste de vos abonnés.

  5. useibert said

    @Moussa

    Ayya, wannan “blog” ba na “Muryar Jamus” ba ne. Sai ka karanta wannan bayani:
    http://hausaonline.wordpress.com/2007/11/07/sorry-this-isnt-deutsche-welle/

    Allah ya kiyaye.

  6. Isuhu Ingay said

    Game da Yin Kariyar Hakin dan Adam Bage Hima. Ina daga maku hannu da ku ka je gidan kason Kutakale har ku ga yanda yin kaso ke wahala. Kun ba da kokari amman ku san gidan yarinnan ja jima ana kai maza ba Hama Amadu ba ne na farko sai dai halin akuya ne da dumkiya da tsatsafa ta fara. Duk yin Nijar sunan su yin Nijar ne kuma rayursu guda. Ke nan babu bambamciya. In kuna yi don Allah to hakin yin duk dai yake.
    Daga Isuhu Ingay daga Niamey Nijar.

  7. Abdulra`uf Abdulkadir M/fashi said

    Amadadin al`ummar Malumfashi dakewaye,muna mika godiya tamusamman ga gwamnan jihar katsina Alhaji Ibrahim Shehu Shema bisa irin ayyukan alhairin da yakema Malufashi.
    Bugu dakari, roko namusamman ga Alhaji Ummaru Musa Yar`adua nayayima katsinawa FEDERAL UNIVERSITY.Inhakan tasamu, al`ummar Malumfashi narokon adawo masu da STATE UNIVERSITY.Daga Abdulra`uf Abdulkadir M/fashi.

  8. Kabir sakaina layin 'yangoro malumfashi said

    Dole ne talakawan nigeria surika yin kira ga shugaban nin nigeria, dasu rika yin koyi da sauran kasashen yankin Africa wajen gudanar da sahihin zabe,Bacin fuska bane don talakawa sunyi ma gwamnati korafin yin koyi da kasar data yi abinda za’ayi koyi da ita.
    Abin kirki ake koyi dashi ba abin tsiyaba.
    Kabir sakaina layin ‘yangoro malumfashi.

  9. kabir sakaina layin 'yangoro malumfashi said

    Ba wai zuwa yajin aikin malaman makaranta bane yake da ciwo a zukatan al’ummar nigeria,yadda ake amfani da shugabanin malaman makaranta yajin aikin yatashi a tutar banza, shine ke kona zukatan al’ummar nigeria.
    Kabir sakaina layin ‘yangoro malumfashi.

  10. kabir sakaina layin 'yangoro malumfashi said

    Yakamata jami’an dake digama yara Allurar rigakafi sudaina tare kananan yara akan hanya suna diga masu maganin polio, saboda wasu mutanen har yanzu basuyi amanna da akwai wata cuta wai ita cutar polio ba,
    tare yara akan hanya ana yimasu Allurar polio na iya kawo hargitsi wanda kuma ba’asan karshenshi ba,don haka muke kira ga jami’an da abin yashafa dasu tsare mutuncinsu na shiga gidaje don tallata Allurar polio, duk wadanda keson adigama yayansu sai subari adiga ma yayan nasu, wanda kuma baiso sai su kyaleshi,don azauna lafiya.
    Kabir sakaina layin ‘yangoro malumfashi

  11. Abdulrauf Abdulkadir M/fashi said

    Duetche Welle kugayama furaministan burtaniya sa ido akan harkokin kudi bashine zaifarfado da tattalin arzikin kasashen suba,mafita kawai sudaina yaka dakashe ALUMMAR dasujiba basu gani ba.Daga Abdulrauf Abdulkadir M/fashi

  12. Ibrahim Garba, unguwarnungu, sanga l g a. Kaduna state. Doki welle kugayawa shuwagabannin nigeria ida suna aiki don talakawane to subar maganan sayar da matatan mai na kaduna, domin talakawa suna anfana.

  13. Mahamadou Sami Gaoh said

    As-salamou radio deutsche welle ni ne Mahamadou Sami Gaoh dan jami’a nijar a Tizi Algeria.kugayawa shuwagabanin nijar da don souyi ma kassa aiki ne aka hawda sou ba don sou tchika aljouhon sou ba,na gode.

  14. Abdulra`uf Abdulkadir M/fashi said

    Mahukuntan Nigeria aji tsoron Allah atuna ranar hisabi,abunban takaici
    abunban al`ajabi, kasa kamar Nigria ace tanada al`ummar dakerayu cikin
    mugun matsanancin talauci,hamada,rashin asibiti,ruwansha,rashin
    makaranta kowace iri,rashin hanya inkaje garin yau,gobe sai`anmaka
    jagora saboda hamada. Harma abun yakai saisun tsallaka Nijar suke
    samun ilimi damagani, donhaka yakamata gwamnatin Nigeria tadubi
    al`ummar wannan kauye na TULU TULU dake karamar hukumar YUSUFARI
    ajahar YOBE da`idon rahma,domin nema masu hanyoyin samun saukin
    rayuwa.Daga Abdulra`uf Abdulkadir M/fashi.

  15. Abdulrauf Abdulkadir M/fashi said

    kugayama FARIDA WAZIRI inzata gurfanar da mambobin kwamitin wutan lantarki na majalisar wakilan NIGERIA yakamata ahada da OBASANJO.

  16. Assalamu alaikum da fatan duk kuna lafiya Allah yasa haka amin.Munji shugaba Yar’aduwa zai samar da Wutar Lantarki mai karfin megawats 10,000 a katsina,shin ina sauran jahohin arewa zasu samu wutar? domin ba jihar katsina ka dai ke fama da matsalar wuta ba, da fatan mai girma shugaban kasar zai diba matsalar wutar lantarki da idon rahama musamman a arewacin kasar baki daya.
    Daga Ishaq Abdullahi Dan rimi Bena mobile number +2347033076310,+2348082080509

  17. Assalamu alaikum,ku fadawa gwamnonin najeriya cewa aikin da mutum yayi a wa’adinsa na farko,shi zai sa a sake zabensa a wa’adi na biyu ba, ba su rika tallata kansu da kansu ba a kafafen yada labarai da sunan a zabe su a karo na biyu,al hali ba suyi wa al’umma da suka zabesu aikin ko mai ba.

  18. Asalamu Alaikum;na rubutone dan ice ma yan uwana na Niger da suyi hatara da tazarce ba alheri bane ba ga kasa mu.sanan kuma ina fatan da Allah yaba kasa mu lafiya da zama lafiya.na gode sai anjima da ga bachir moussa idi dake jami’ar niamey

  19. Ishaq Abdullahi Dan rimi Bena said

    Assalamu alaikum yan uwana musulmin wannan dandali ina mika ta’aziyyata ga Iyalai da ‘yan uwan marigayi Kanal Mumini Jarmakwai na kasar Nijer wanda Allah yayima rasuwa a lokacin da ake bukatarsa wajen yima kasarsa aiki domin ciyar da ita gaba, da fatan Allah yajikansa ya kuma rahamshi shi yaba ‘yan uwa da Iyalai hakurin rashi.Ya kuma sa mutuwa hutawa, mu kuma dake da sauran aiki a gabanmu Allah yasa mu cika da kalmar shahada da kyau da Imani amin summa amin.
    DAGA ISHAQ ABDULLAHI DAN RIMI BENA MOBILE NUMBER (+2347033076310,+2348082080509), P.O.BOX 1575 BIRNIN KEBBI,JIHAR KEBBIN NAJERIYA.

  20. Abubakar Masi said

    Yan Nigeria ajisuron Allah ayemana adalce

  21. mrs.fatima aminu ya'u said

    Don Allah shugabanmu na Najeriya ya kamata ku san lokaci yayi da za ku cika alkawarikan da ku ka dauka.

  22. shigowan sojan Rasha (USSR) wanda ake kira (real army) daga gabas a birnin Berlin (Eastern Berlin)da kuma kama gari a lokacin yakin Birnin Berlin da kuma saukar sojan kundunbala a gaban garin (NORMADY) wanda ya ahda da sojojin kawance da suka hada kasar America (US)da FARANSA, BURTANIA a hijira (1944) ya ba da dama ta bangaren yamma (WESTERN BERLIN) ya sa kasar Jamus ta yi saranda a lokacin Yakin Duniya ta Biyu a hijira ta (1945). kuma Jamusawa kamar Milion hudu aka raba da da mai da su wurare hudu da Kasar Rasha (USSR) tare da kasar (POLAND) aka raba a inda aka mamaye su a bangaren kudu da birnin BERLIN kazalika sojojin Kawance da suka hada da kasar Amurka (US) da FRANSA, BURTANIA da suka jona a bangaren yamma na kasar jamus ra’ayin siyasa, da zamantakewa ya raba wadanna kasashe a inda ya kawo rashin jituwa a tsakaninsu wannan ya fara samun asali a cikin hijira ta (1946 – 53) a karkashin shugabancin kasar Rasha (USSR) da gurguzu wanda yasa mutanen Jamus ta kudu basa jin dadin mulkin, suke guduwa kuma zuwa bangaren yamma na jamus saboda irin ci gaba da akasau akarkashin mulkin damokradia a bangaren yamma na kasar jamus. wanda ya fara a cikin (1949-63)a cikin hijira ta (1955)yakin cacar baki ta fara a tsakanin wandannan kasashen wanda ya haifar da kasashen(NATO)da kuma na (WARSAWPACT) kuma dai da hijira ta (1953) tashe-tashen hankali ya karu kudu ta jamus wanda yasa gwamnati ta hana mutane komawa yamma ta jamus kamar milion uku na mutane a bari suka koma koma jamus ta yamma sai aka gina katangar ta raba birnin biyu ba shiga ba fita, shugaba (KOHL) ya bada shawara kafa kasar jamus daya wanda yasa aka yi zanga-zanga kuma ya kawo hadin kai na mutanin kasar jamus an sa mu Rasha katangar a ranan 9 ga wantar NOVEMBE, 1989. wannan ya kawo hadaddiyar kasar jamus mai al-umma daya. daga Bala Haruna +2348096432435, +2348063283990 National Council For Art and Culture (NCAC, Abuja P.M.B. 252 Garki Abuja Nigeria.

  23. hussaini barde said

    musulmin duniya muhada kai mufahinci abokan gabanmu domin ko muyarda ko karmu yarda musulmi da musuluncine ta,addanci a tsarin america da kawayenta harda saudi arabia,jordan,misra,da sauransu dalilina kuwa tunda aka fara yaki da yan ta,adda ba,ataba yakan kasan turaiba ballantana israila yar lelensu da suke zubar da jinin palestinawa kulluyaumin.abinda yasa basu da gata saboda su musulmine.don haka muhada kai ALLAH BAI SON ZALUNCI DA AZZALUMAI.KUMA ALLAH YASAKA MANA AMIN

Leave a Reply

XHTML: You can use these tags: <a href="" title=""> <abbr title=""> <acronym title=""> <b> <blockquote cite=""> <cite> <code> <pre> <del datetime=""> <em> <i> <q cite=""> <strike> <strong>