Recently I found that Hausa letters to the Hausa section of Radio Deutsche Welle provide very nice reading material for intermediate Hausa learners. In these letters, readers ask curious questions like the following: Wace mace ce ta fi kud’i a Duniya? (Who is the richest woman in the world?) or Wace Teku ce mafi girma a wannan Duniya tamu? (Which is the deepest ocean in the world?) These questions are then answered by one of the Hausa staff.
You can find all the questions sent to Radio Deutsche Welle and the answers given by their staff in the section called Amsoshin takardunku.
Here is a list of the topics dealt with in these letters in the last months:
- Menene hakkin D’an-adam
- Jirgin sama a Kano
- Daren Lailatul Kadri
- Mace mafi kud’i a Duniya
- Talauci a Duniya
- Wacece Shugabar K’asa ta farko
- Tarihin Ganuwar K’asar Sin
- Waye ya kirkiro wasan wuta
- Matsalolin shan Giya
- Yak’i mafi tsawo
- Tarihin Musa Dankwairo
- Tarihin Mamman Shata
- Takaddamar Gabas ta Tsakiya
- Golan da ya fi cin kwallo
- Kulab mafi D’aukaka a Turai
- Teku mafi Girma
- Haddar abubuwa
- D’an-wasa mafi tsufa a gasar kofin Duniya
- Wa ya kirkiro Danjar-kan titi
- Tarihin Golden Gate Bridge
- Yawan Al’ummar Duniya
- Yawan Mutanen Birnin New York
- Jirgin-ruwa mafi girma a Duniya
- Tarihin CN Tower ta Toronto
- Hanyar k’ark’ashin k’asa ta k’asar Ingila da Faransa
- Menene ma’anar RSVP
- Abubuwan ban Al’ajabi a Duniya
- Lambar girmamawa ta Nobel
- Menene Bamuda Triangle
- Kalar ruwan tekun Maliya
- Girgizar-k’asa mafi girma a Duniya
- Mutane masu shiru-shiru da masu yawan magana
- Menene ma’anar Boxing Day
- Tarihin Kofi Anan
- Tarihin Shugaban K’asar Sudan Umar el- Bashir
- D’an kwallo mafi kud’i a Duniya
- Tarihin Idi Amin Dada
- Asusun Taimakon Yara na Majalisar D’inkin Duniya
- Jami’a mafi girma a Nahiyar Afirka
- Tarihin K’asar Haiti
Gaisuwa mai yawa tare da fatan alheri ga dukkan ma aikatan sashen hausa da radio deutsche welle. Bayan dubun gaisuwa da fatan alheri ina fatan kuna lafia kamar yadda muke anan lafiya. Na rubuto wannan wasika don jin dadi shirye shiryen da yadda kuke budewa duniya kai. Allah ya kara zumumci. Inaso kuma kuaiko min saraba masu sauraro da kuma hotuna mai aikatan sashen hausa.
SOULEYMANOU MAL HOUSSEINI BP 11 GUIDER NORD CAMEROUN.
Assalam! inafatan duk ma’aikatan shahin Hausa ta muryar radiyon Jamus suna lafiya.Atakaice shiryeshiryenku na kaitardani kwarai da gaske.sai ince, Allah yakaramuku basira, fahinta, hakuri da jumriya. amin! Dan Allah ina bukatan ku aikomini da tarin shararren mawakinnan Alh. Musa Dankwairo. N gode! Nazeef s. Mohammed, shashin fullanci muryan Najeriya Lagos.
@Souleymane + Nazeef:
Sorry, this isn’t “Muryar Jamus”. Please read the following post:
There, you will find their correct address.
je vous serais très reconnaissant si vous m’inscriviez sur la liste de vos abonnés.
@Moussa
Ayya, wannan “blog” ba na “Muryar Jamus” ba ne. Sai ka karanta wannan bayani:
Allah ya kiyaye.
Mu yan nageriya muna jinjinawa rediyo jamus sashen hausa
Dun ALLAH radio jamus kugayawa mahukun tan najeriya, wasoso akan dukiyan talakawa ALLAH yahana dun haka duk wanda yayi to ALLAH nada yanda zai kamashi, kutunafa inba mutuwa to akway chiwo, yazu ina (rimi) ina shugaban kasa
Wace hanyace gidan rediyon bbc kesamun kudin shiga daga tukurjabo
Wace hanyace gidan rediyon bbc ke samun kudin albashin maaikatanta
I am looking for a Hausa speaker (but I don’t speak Hausa). Please send an email to lw_cmartian@languageweaver.com
Thank you!
so please Camila, but me i am hausa man who speaks hausa back and front, but now i want to speak an english very well
Abdul, are you still available? I am still looking for a Hausa speaker… please send an email to lw_cmartian@yahoo.com!
Yan Najeriya mu dage da addua game da zaben 2011, don akwai rintsi
To “yan Nigeria don Allah kumubar biyewa tsofafin shuwagabannin kasarku wadanda ke bukatar mulki amman ba tawakkali.
shugabanin Nigeria dan Allah kugyara halinku.
dan ALLAH shugaban kasan najeriya kaye zabe dagaskiya kuma kabawa wanda yaci zabe.
Ra’ayina game da ra’ayoyin masu sauraro shi ne abu ne mai kyau domin kuwa kuna bawa talakawa damar fadin albarkacin bakinsu wanda kafofin yada labarai na gida ba za su basu ba, musanman ma idan ra’ayin ya shafi shuwagabanni da yan majalissu.To amma radiyan jamus me ya sa ni na turo muku ra’ayoyina da lambobin wayata amma ban ji ko daya an karanta ba.Shin ba wannan lambar ba ce 491737100428? Ko ko sai an yi rijista daku ne?
to muga souwane anjiginamu an amsokudi ayi farfagandi to karkamanta saidai mutun biyu su zafeka maman ousmane kabirgemu dah damantuwa sai shege
DUTSHE WELE NA GAISHEKU DA AIKI. DA FATAN ALLAH YA TAIMAKEKU A WAYAR DA KAI WANDA KUKE MA MUTANE. ALLAH YA KARA MAKU KARFIN YIN HAKA.
BAYAN WANNAN INA ROKONKU KU TAIMAKA MANI DA EMAIL ADDRESS NA Dr GARBA MALUMFASHI WANDA YAKE DA ZAMA A SCOTLAND (BRITAIN) NA TABA JI KUNYI TATTAUNAWA DASHI, AKWAI ABIN DA ZAN NAIMI FAHIMTA DAGA GARESHI. MAI SAURARONKU A KULLUM.
ZAKU IYA TURO MANI TA EMAIL ADDRESS NAWA
radio jamus sannunku da aiki kuma muna gediya game da jimirin da kukeyi wajen aiki bil hakki da gaskiya, ku mika min sakon gaisuwa ta musamman ga ilahirin ma aikatanku sannan kumi ka min gaisuwa ta musamman ga mahaifin alhaji sani abubakar fulatan sarkin noma da iyalanshi da yan uwa da abokan arziki, sannan kuma abokaina kamar anas isah da sauran manyan abokaina wadanda lokaci bazai bari na ambace su ba. ku huta lafiya mai saurarenku a koda yaushe abdul aziz sani abubakar fulatan karamar hukumar rogo jihar kano daga nigeria
wannan gidan radio na ku lallai ya zama uwa maba da mama, domin kuwa uwa ta gari ita ce ke bawa yayanta nono mai kyau, lallai mun tabbata kuna shayar damu labarai masu fa ida da kuma amfani.
ina gaishe ku a madadin abokai na dake garin fulatan karamar hukuymar rogo jihar kano nigeria.
ina bukatar ku rika turamin sako zuwa ga e-mail dina : amashfulatan@yahoo.com
Aslamu alaikum sashin hausa radio deutsche welle mudai ba abunda zamuce da wannan gidan radio saida Allah yabar zumunci bayanhaka inaso kusani cikin jerin masu saurarenku daga Jamilu umar j anguwar jankai Gombe state.
Assalam! inafatan duk ma’aikatan shahin Hausa ta muryar radiyon Jamus suna lafiya.Atakaice shiryeshiryenku na kaitardani kwarai da gaske.sai ince, Allah yakaramuku basira, fahinta, hakuri da jumriya. amin!don Allah ina tambaya akan WRESTLING wai da gaskene? ko shirine kawai?
I am looking for a Hausa speaker… please send an email to lw_cmartian@yahoo.com
Dan allah ku’aikomin adress na e-mail hausa deutibele
Ga shi nan: info@dw-world.de
jinjina ta musamman ga ma’aikatan radio jamus.bayan gaisuwa ina son ko turumun hotonan ma’aikatanko nagode nene Auwalu Dahiru daga Yelwan tudu Bauchi Nigeria TEL. 08094722490
Dafatan alkhairi gareku. Ina fatan zaku fadakar da mahukuntan Nijeria,da sudaina maganar basu da kudin da zasu biya mafi karancin albashi na 18,000. Idan ba Nijeria ba,wace kasace magidanci yake karbar mafi karancin albashi na naira 7,000 awata sannan kuma yana biyan kudin wutar lantarki da batama sam,har naira 2,500,awata? kumama wai har suna kiran da cewa tayi arha. To shawarata dai suyi adalci tunkafin talakawa su idasa kangarewa. Yanboko haram dai sun isa misali. Nagode, naku, Kabir Yahuza Funtua
Don Allah shugabanninmu na najeriya ku gyara halayenku kuma ayi yaki da cin hanci da rashawa a samar wa matasa aikinyi kuma shi cin hanci yanzu ya zama ruwan dare a makarantu kuma daga canne mutane ke lalacewa, na godear wa matasa aikinyi kuma shi cin hanci yanzu ya zama ruwan dare a makarantu kuma daga canne mutane ke lalacewa, na gode
Assalamu alaikum DW radio.Ni dai ina son in fara rubuto muku wasikuna don in samu damar ma’amala da ku,nagode.
Do Allah kuyi dani don ni sabo shiga ne.Nagode.
Asslm deustche welle. To mu gombe anmana cika baki. Inda ake neman kuriarmu cewa minimum wage na #18.000 yayi kadan. kash bayan anci zabe. Sai gashi ana cewa za’aba da dubu sha shida.#16.000 har ana kai ruwa rana da talba. Sabo da suna ganin kudin yayi yawa wa talakawa da su da iyalansu. Ammana don Allah su gaya mana nawa suke biyawa yaransu a nursery schools. Allah kabamu yadda zamuci musha awannan kasata ta nigeria.
Ni dai ina tare da ku kullum.
SALAM ZUWA GA SHUGABAN KASATA NIGERIA AKAN CIRE TALLAFIN MAN FETUR DAZAIYI YATUNA TALAKAWA SUNA CIKIN WANI HALI
Slm.Ina kira ga yan najeriya a shekarar 2015 mu guji siyasar kudi,ma’ana ban kudi in zabe ka ko kuma ingo kudi ka zabe ni.Da kuma siyasar kabilanci,ma’ana wane dan kabilar mu ne dan haka koda bai cancanta ba shi zamu zaba .ta haka ne kawai zai kawo karshen shegiyar uwa pdp a kasar mu.ina yi muku fatan alheri. Na gode.
ASS. bayan gai suwa da fatan alkairi ina fatan kuna lafiya Allah yasa haka amin. ina mai shai damu ku shewa ina sauraronku kuma in jin dadin shiryeshirenku masu ilmantarwa daku ma fada karwa.daga karshe ina fa zaku aikomim da tsarabar masu saurao da kuke aikawa masu sauraron ku ku hutalafiya .
Aslm. Yaya aiki dafatan, kunan lafiya. Ina da tambayoyi kamar, wane filin wasan kwallo yafi kowanne, filin wasa tara, kudin shiga a duniya. Tun kafuwar man unt zuwa yanzu, wane dan wasa, sukayi wanda, yafi kowa magoya baya, a kungiya. Sannan don’allah kubani tarihin tsohuwar kungiyar, dantata united dake kano. Nagode
Don Allah jamus kugaya wa shuwagan Nigeria imbazaiiya rikon kasamba ya sauka a mutunce. Allah ya bamu zaman lafiya
Asalamu alaiku dubu gaisuwa zuwaga maikatan sarhen hausa na radio jamus ina jin da din sher sheq yin ku mu saman sheri wasiku maso sau rare don ku ai kumin kalandar ku ta 2012
Nawa ne yawan kudin Albashin shugaban kasa a najeriya
Nawa ne yawan Albashin shugaban kasa a najeriya?
please will you give me full detail of ado gwadabe
Hakika munajin dadin yanda kuke gabatar da shirye-shiryen ku.
Jinjina ga DWrediyo
Dan Allah muryar jama’ar Jamus, ku gayawa shugaba Goodluck, idan kasar najeriya tafi karfinsa ya fito yayiwa al’uma bayani, ko a samu tsaro a kasar.
Allah Ubangiji ya taimaki wannan gidan rediyo na Jamus, saboda badon daku ba da bamu samu wadansu abubuwan dake faruwa a kasata Najeriya ba. Gaba dai Gaba dai
bayan gaisuwa gidan radio jamus ina jinjina muku kwarai da gaske saboda bayannai da labarai masu kayatarwa dakuke bamu kufuta lafiya maisaurarenku kodayaushe umar magaji araba Inkiya umar minista araba illela l g sokoto state nigeria
gaisuwa maiyawa tareda fatan kuna cikin koshin kafiya?ina so ingayamuku inajin dadin sawraron labarenku.kuma ina fatan bazakuman tadaniba,wajen bada kyawtu tukanku.to shugabanin nageria.akamanta gaskiya da adalci.wallahi wannan yanke hukuncin nan da akayi wa major almustapha ba alaman adalci acikinta.inhar hakan tafaru muna gayamuku duk mai hannu acikin ta shima hakan nezatafaru dashi.daga faisal muluk.jahar adamawa karamar hukumar mubi.
.to shugabanin nageria.akamanta gaskiya da adalci.wallahi wannan yanke hukuncin nan da akayi wa major almustapha ba alaman adalci acikinta.inhar hakan tafaru muna gayamuku duk mai hannu acikin ta shima hakan nezatafaru dashi.daga faisal muluk.
assalamu alaikum.to marwa mudai yan mubi sentral kuriyanmu nakane.inaso insanar ma cewa munagowon bayan ka dari bisa dari.daga faisal mubi,kolere ward.adamawa state.
to yan najeriya sai kufawwalama allah komai domin kiyaman ku tatsaya yan’boko haram sukashemu yan’sanda ma suzo su kashemu wanzalumci har’ina saidai dadin gida biyu kuyenaku anan sakayya nagurun jalla.
Assalamu alaikum Allah ya kara muku basira ameen gakiya babu wani gidan radio aganku waja kece gaskiya komai tacinta shiyasa nayi muku wannan addu ar daga hussein s d y bodija ibadan
assalama aliykom sa chen hausa n deutsche welle dan alah ku isar min da sa qouna zuwa ga chougaban qasarmu mahamado isufo da yahan zarta dou min ganin yada yan niger da kelibiya dou min fit awanan ma wou yakin hali
Dushi bali ina gaishigu karinta giskeya Allah yatemikaku
Assalamu alaikum ma’aikatan gidan Radio Dauch welle gaisuwa tare da fatan alkhari na turo ne domin na mika gaisuwa na a gareku domin ni bako ne wurin rubuto maku wasika amma ni ba bako bane wurin sauraren shirye-shiryen ku na sashin hausa ku huta lafiya nine mai sauraren ku a yau da kullun Abubakar Habibu Birnin Gwari
inason zama memba
ra’ayina to shuwa gabannin kasashen africa ya kamata kuyi karatun tanatsu kunga dai yadda abdullahi na kasar senegal takaremai saboda haka yakamata kuyi karatun tanatsu dunda mulkinnan bagado bane daga Abu’ada kano nigeria
ra’ayina to shuwa gabannin kasashen africa ya kamata kuyi karatun tanatsu kunga dai yadda abdullahi na kasar senegal takaremai saboda haka yakamata kuyi karatun tanatsu dunda mulkinnan bagado bane daga Abu’ada kano nigeria 07030780973
Muna yiwa shugaban kasa jonathan fatan alkairi bisa sabon tsarin koyarda almajirai da ya bullo da shi
Asssalam alaikum deutchwele dan Allh ku bani tarihin Ahmed deedad kuma idan yayi muqabla da kristoci, nawa suke musulunta?
dan Allah abunda yake damuke ke damummumusamman akano shaye shaye ya zaman kamar ruwan dare, sai kaga yamma mata kanana suna zuwa sayen kayan maye kuma yaran kanane da ga ninsu dai kasan yan maikudine amma dan allah tataimaka adina na shigo da wannan kayen maye kamar benelyn ,kuptum.emzolin, tuccil roche dan allah da annabi mai girma gwamnan jahaar kano akwai yadda za ayi shi kuma bazaisa ka mayeba saboda abun ya wuce myadda ake tsamma har matan aure sha sukeyi
Assalamu alaikum sashen hausa na radio DW don allah ku isarminda sakona ga gwanan jahar sokoto cewa mu jama’ar karamar hukumar mulkin illela ko ammance damune don muna iyaka da jamhuriyar niger domin yau watan biyu ba ko flashing na wutar lantarki nagodn.
DON ALLAH GOMNONIN AREWA A NIGERIA KURIKA YIWA TALAKAWANKU ADALCI KO SASAMU SA’IDA
maulana sheik dahiru usman bauchi allah yasakama da alheri akan namijin kokarinda kayi wajen neman sasanci tsakanin gwabnati da jamaatu ahlussunna lidaawati waljihad
Allah ya bar zumunci
Radio jamus ku gayawa gomnan plato cewa tunda an bincike musulmai,sai kuma a binciki wanda ba musulmai ba,in har gaskiya za’ayi.
Aslm Alkm bayan dubun gaisuwa mai yawa tare da fatan alkhairi ga dukkan ma’aikatan dw. Don Allah inaso kubani dama domin inyi kira ga masu fidda sakamako jarabawar NECO a nigeria dasu yi adalci wajen fidda sakamako. Domin shekara uku kenan A baya ba’a samun sakamako mai kyau, wanda hakan yasa zaman banza yayi yawa a kasar. Daga muhammad zaharaddeen yakubu. Bauchi, Nigeria
Assalm jama ar dw da fatan ansha ruwa lafiya bahaushe yaye gaskiya dayake cewa kowa yakwana lafiya shi yaso israila kidinga sanin wadanda zaki dinga tara fada badai irinsu iran ba domin nagaba yayi gaba nabaya se labari sako daga yusif z y
gaisuwa da fatan alheri
Ina gai da zaidu bala kofa sabuwa birnin kebbi#
Dan aliah sashin hausa na muryar jamus shin wai talakkawan najeriya ba ‘yan najeriya ba ne haba shuwa gabanin najeriya miyasa diyan ku nawaje kubar diyan talakkawa acikin kunci ku sake lale dekam*
Dan aliah sashin hausa na muryar jamus shin wai talakkawan najeriya ba ‘yan najeriya ba ne haba shuwa gabanin najeriya miyasa diyan ku nawaje kubar diyan talakkawa acikin kunci ku sake lale dekam#
Yahoo internet Naijeriya.
DW agaskiya kun can-canji yabo da jinJina, bisaga yadda kuke wayar mana dakai , gamida nishadantar damu tomu babu abunda zamuce muku sai dai son barka.
Assalamu alaikum gidan redion DW, agaskiya kun can-canci ayaba muku, bisaga yadda kuke wayar mana dakai, gami da nisha dantar damu , to ba abunda zamu ce muku sai dai son barka. Allah ya albarkaci wannan kafata DW . Daga mai suraronku Bappah Haruna Daabah Habaju Bajoga.
BAMUDA YAN TA’ADDA ANAJERIA SAI SHAIGABANNIN MU.
Dw ina yiwa daukacimma’akatanku barka dawar haka, sannan kuwa ina kira ga hukumomin kasata Nigeria dasu taimaka sujaramana hanyoyin kasarmu, domin rage yawan hadarurruka akasarmu Nigeria.
Don ALLAH Kubani tarihin tsoffin ma’aikatanku Abba Bashir mai filin Amsoshin takardunku da Idrisu Isah Abbas wakilinku na Amurka a {washinton}shinwai don ALLAH yanzu suna ina?.
gaisuwa mai yawa tare da fatan alkhairi ga duk ma’aikatan gidan Radio DW
Assalamu Alaikum sashin hausa na radiyon jama’a i.e(deutchwelle) ina matukar jin dadin shirye-shiryen ku, domin kuwa tun can ku na zaba a na daya wajen gamsarda masu sauraro, ALLAH ya taimaka kuma yayi mana jagora baki daya. Kuma dan ALLAH ina so in san watan haihuwata ta boko domin mahaifiya ta tace min 19 ga watan ramadan na 1979. To wace wata ce da rana a bokonce. Wasalam kuhuta lafiya.
Kama dan boko haram da jamian tsaro jtf suka yi bashi zai kawo karshen tashin hankali a nigeria ba daga kabiru sulaiman wukari taraba nigeria 08094493680.
Mai zakaji abin mamaki a kasata Najeriya saboda zargin cin hanci da rashawa, ka duba irin takaddamar dake faruwa tsakanin shugaban hukumarà fansho Abdulrashid Maina da sanatocin Najeriya, wadda wannan abin kunya ne gasketswww.bbm.com
Assalamu alaikum Radio Dw, sunana Nabeel mahaifina tsohon ma’aikacinku ne, ina mai yi muku fatan alkhairi, don Allah inaso ku bani number reporter dinku dake Ghana wato Muhd Jibrin Sise, na gode, Allah ya taimaki Radio DW, Allah ya taimaki kasar Nigeria, ku huta lafiya.
Assalamu alaikum dw don allah agayawa gomnan adamawa ya stake mana result na neco
Gaisu da fatan alheri ta musamman wa daukachin ma’aikatan sashin hausa na DW ALLAH yabar zumuchi.
Haba yan majalassar dokoki data zartarwa na yanki arewacin nageriya wai ashe kunfi son kudi da fati bisaga talakkawanku shiyasa kukayi shiu anata yiwa talakkawa kisan kiyashi a arewacin nageriya kowanenku yakasa fitowa yayi magana to karkumanta akwai zabe mai zuwa kuga abinda zai faru Allah yaimuna ranmu da lafiya ameen
Ina muku favam a
INA YIMUKU BARKA DA KAMALA ZABE LAFIYA JAMA AR JAMUS
NI ALH MOHAMED BIDAL MURYAR JAMAA JAMUS ALLAH YAKARA MUKU HAZAKA AMINE
Gaisuwa ta musamman zuwa gareku.Allah yabar zumunci Amin.
bayan gaisuwa da fatan kuna lafiya, na rubuta wan nan wasika wa filin amsoshin takardun ku ne. Kuma ga tambayata kamar haka. Shin meyasa jihar kadunan najeriya basuda sarki? Nagode
dw ina yimuku fatan alheri allah ya kara nisan kwana amin
SALAM INA YIWA IN UWAMU MAHAJATAMU FATAN ALHERI ALLAH YABASU IKO AIKI KUMA YA KARPA
Shin gwamnoni 7 dinnan da suke cewa, suna so su kwato yancin arewa. In da gaskiya suke, me ya sa basu zabi atiku a primaries 2011 ba? Ko kuma su bar PDP su zo su goyi bayan Buhari a APC. Su dai kawai aljihnsu suka sani, ba talakawa da zaman lafiya ba. Allah ka raba mu da azaluman G7 din nan.
Assalamu alaikum, ina miqa gaisuwata ga ma aikatan shashin hausa gidan radio dw.
Ina mika ta‘aziyata ga al‘ummar garin izge a jahar bornon nigeria daga sadeeq muhammad damaturu
Allah ya bamu zaman lafiya a arewacin nigeria da ma nigeria gaba daya , ya kuma bamu shugabanni na gari amin.
Ya kama talakawan nigeria su farka daga barcin da suke,suyi amfani da kuri’arsu wajen zabar shugabanni na gari zaben 2015 don samun zaman lafiya da bukasar arziki
Asslm DW ku gayawa Goodluck mu talakawan Arewa bama bukatar akara sawa wata jaha dokar tabaci.Don mungane wani salone na kara kashemu, kuma ahanamu zaben wanda mukeso.kuma muna rokon Allah ya murkushe mana masu haddasa mana wannan tashin
hankali,Amin.Daga
Mustafa Zaria
Dutch welle mun gode da yadda kuke gabatar muna da shirye shiryenku
Aslm Gida rediyo dw hausa wai ina fatihu sabiu da Halima balaraba Abbas suke?
news
Allah karufar mana asiri
Gaskiya jaharmu ta kebbi muna rokon Allah yabamu shuwagabanni masu jin tausayin talaka,don gaskiya wannan mulkin gwamnna sa idu nasamu dakingari mu yan kebbi ya ishemu,mu rokonmu Allah yabamu shugaba na gari,yabamu zaman lafiya acikin wannan kasa tamu najeriya,Allah yakaremu da wannan ciwo na Ebola ameen
Assalamu alaikum gaisauwa da fatan alkhairi zowa ga ma`aikatan [[dwhausa]] a gaskiya kuna kayatar damu mutuka gaya. Nidai tsakanina daku sai hamdala Daga Adamu Aliyu Ngulde Jihar Borno 08032135939, 09091513042, 08086447942, 97950595178.
assalamu alaikum waramatullahi ta’ Ala wabarkatuhu sashin Hausa na dw hausa inason kumikamin gaisuwata ga Alh atiku abubakar da kuma doctor rabiu’ u musa kwankwaso da baba buhari don Allah suyi hakuri suhada kai sufidda dan takara daya 1asakaninsu nagode daga kanaljada
DON ALLAH JAMAAN NIGERIA A KARA HAKURI ADALILIN KARA LOKACIN JABE. MU CHIGABA DA ADUA ALLAH YANUNA MANA LOKACHIN, PDP KUMA SHUREWHUWRE BAYA HANA MUTUWA DAMA HALAYAN SUNE AMMA ALLAH YAFISU HIKIMA.
NINE ALH KACHALLA.
Ni mai sauraron shirin Ku me, kuma ina jin dadin shirin Ku.
Allah yakawo mana karshen shekau na abuja
Munada bukatar arika samuna abubuwan da kefaruwa a sokoto. Birnin shehu
sallamu allaikum! Inaso shugaba buhari ya lura da aikin gomnati da suke sayar wa kamfani. Hakikanin gaskiya suna mayar da kanana ma’aikata tamkar bayi.
SALAM BARKANKU DA AIKI
DAN ALLAH TAWACCE HANYA KUKE DAUKAR MA AIKATANKU
Dan ina ne me karanta sakonnin masu sauraro na d w yaKe maisuna fatihu sabi u
Salam dan Allah dw hausa mene ne gaskiyar magana wai Abba muhammad katsina ya zama ma’aikacin kune daga sashen hausa na bbc
Assalam DW Hausa, dan Allah ku dubi girman Allah ku amsa mini wannan tambaya nawa, don nasha aiko muku da tambayoyi amma bana samun amsar su. Dun Allah da gaskene Amurka tana neman gwamnan jahar mu ta Kebbi, wato Alh. Abubakar Atiku Bagudu? Idan hakane, to menene dalili?
Slm kuringa amsa tambayoyi da wuri doimn mutane suringa samin Damar rubuta muku .data Yarima
Slm dw bayan dubun gaisuwa dafatan alheri dalilin dayasa narubuto muku wannan wasika shine don ALLAH kufadawa mahukuntan kasata nigeria dasudubi halin da talakawa keciki na kuncin rayuwa da tsadar kayan masarufi da sutaimaka suyi duk maiyuwuwa domin samun sauki al’amura nagode DAGA MAISAURARENKU Suleiman Ibrahim Babatin Kauye
Ina fatan Alheri gareku
#Dw_Hausa Don Allah so nake da Ku amsanin wannan tambaya “waye ne ya fara amfani da madubi a duniya”, sannan dan wacce kasa ce”? Na gode daga mai sauraron ku . Zaharaddeen Hussain
Dukku Gombe Najeriya.
Dw_Hausa Don Allah so nake da Ku amsanin wannan tambaya “waye ne ya fara amfani da madubi a duniya”, sannan dan wacce kasa ce”? Na gode daga mai sauraron ku . Zaharaddeen Hussain
Dukku Gombe Najeriya.
Malik
inchi dan adan,shine yin abu batare da tsangwama ba ko tursawa daga gwaunati ba.an kirkiro ranar inchin yan adam ranar10-10-1948,da kasashe (56) dasuna(unhr)zama,uku a (palais)ta faranca,kasashe (58)aka jefa kuria,kasa (48)suka jefa kuria,kasa (2)suka ki jefa kuriar su..
Salam DW ina mai rokon ku da ku meda taken radion DW yanda yake a da kamar shekaru baya da suka gabata 2006 2007 2008 2009 2010 2011 sabida abun yana bawa mai sauraro ni shadi na ku SARKIN YANKA DAGA LAFIA JAHAR NASARAWA STATE